Jam’iyyar LP ta ba Peter Obi damar sake takarar shugaban kasa a 2027

0
7


 Jam’iyyar Labour Party (LP) ta sanar da cewa ta ke

be tikitin takarar shugaban kasa a 2027 ga jagoranta, Peter Obi.

 An yanke wannan shawarar ne a babban taron jam’iyyar na kasa da aka gudanar a Nnewi, jihar Anambra, a ranar Laraba.

jam’iyyar ta kuma sanar da sake zaben Julius Abure a matsayin shugabanta tare da wasu shugabannin jam’iyyar bakwai, ciki har da sakataren jam’iyyar na kasa, Umar Faruk Ibrahim.





Source link

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here