APC ƙyanƙyasar PDP ce don haka ba ma tsoranta – Sule Lamido

0
3

[ad_1]

.

Asalin hoton, Getty Images

Bayanan hoto,

Alhaji Sule Lamido

Tsohon gwamnan jihar Jigawa da arewacin Najeriya, kuma jigo a jam’iyyar PDP ya ce zargin da tsohon shugaban riƙon kwarya na jam’iyyar APC Chief Bisi Akande ya yi cewa idan PDP ta dawo mulki ‘yan Najeriya za su sake shiga kunci ba gaskiya ba ne.

Alhaji Sule Lamido ya ce duk ɗan APCn da yake ganin PDP ce ta lalata Najeriya to da shi a ciki, kasancewar shi ma asali ɗan PDP ne.

Sule Lamido ya ce ya yi mamakin kalaman Bisi Akande kan cewa PDP masiba ce, annobar bala’ice azaba ce, amma duk da hakan ayi masa afuwa saboda tsoho ne.

Ya kara da cewa; “Amma kar ya manta kuma ‘yan Najeriya kar su manta zaɓukan da aka yi a Najeriya na shekarun 1999 da 2003 da 2007 da 2011 kuri’un PDP kadai sun fi na dukkan jam’iyyu.

[ad_2]

Source link

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here